A jiya Juma’a ne ‘yan tawayen M23 a gabashin Dimokaradiyar Jamhuriyar Congo suka shiga birnin Bukavu mafi girma na biyu a ...
Kungiyar mayakan Hamas ta bayyana sunayen mutane 3 da take garkuwa da su wanda take shirin sake su a a yau Asabar, a musayar ...
Shugaban wanda ya sauka a Habasha a daren jiya Alhamis, ya samu tarba a filin saukar jiragen sama daga mukaddashin jami’in ...
Majalisar Dokokin Tarayyar Najeriya ta amince da kasafin Kudin bana mafi girma sabanin yadda aka saba a watan Janairu zuwa ...
Cikin wata sanarwar hadin gwiwa da ministocin makamashi na kasashen Najeriya, Nijar da kuma Aljeriya su ka fitar a hukumance ...
Shugaban gwamnatin Jamus Olaf Scholz, ya ce idan Amurka ta kuskura ta kakaba wa tarayyar Turai haraji, a shirye Turai take ...
A cikin wannan shekara da ba ta wuce kwana 40 da kamawa ba, an samu munanan fashewar tankokin man fetur a Najeriya, akalla ...
Duk da yarjejeniyar, kamfanonin sadarwar sun ci gaba da aiwatar da karin, abinda ya sabbaba NLC ba da wa’adin 1 ga watan ...
Trump ya maida batun zaftare kasafin kudin gwamnatin tarayyar Amurka wani babban jigo na gwamnatinsa, inda aka dorawa tawagar ...
LAFIYARMU: Kimanin mutane miliyan 50 a duniya ke fama da cutar farfadiya, akalla kaso 80 a kasashe masu matsakaitan kudaden ...
Kimanin ‘yan gudun hijira 3, 600 ne suka isa Maiduguri, babban birnin yankin a cikin manyan motoci daga garin Baga Sola na ...