Jiya Talata ne wata dusar kankara ta fara zuba a fadin jihohin Atlantic na tsakiya, wanda yayi sanadin hadaruka da dama akan ...
Yana zargin cewa tsauraran matakan kauce ma bayar da cin hanci da rashawa ga jami'an kasashen waje da aka gindaya ma Amurkawa ...
A jiya Talata ne Ganduje yayi wannan furuci a sakatriyar jam’iyyar APC ta kasa a Abuja, a sa’adda ya karbi bakoncin mambobin ...
Shugaban na Amurka ya nuna alamar cewa ba zai sauya matsaya ba game da shirin Amurka na karbe iko da Gaza tare da debe ...
Najeriya ta haura matsayi biyar a cikin shekarar bara ta 2024, inda ta tashi daga matsayi na 145 zuwa 140 a cikin kasashe 180 ...
Karin wani bangare na karin kaso 50 cikin 100 na harajin kiran waya da sayen data, da hukumar kula da harkokin sadarwa ta Najeriya (NCC) ta amince da shi saboda halin da kasuwa ke ciki a halin yanzu.
Vance ya kuma caccaki China a matsayin daya daga cikin “gwamnatocin kama karya” da dama ke nazarin yin amfani da ...
A ranar Litinin ma'aikatar shari’a ta umurci masu gabatar da kara na tarayya a New York da su yi watsi da tuhume tuhumen da ...
Kungiyar gwagwarmayar Faladinawa ta Hamas ta sanar da cewa za ta dakatar da musayar mutanen da ta ke garkuwa da su da ...
A Shirin Ilimi na wannan makon, mun yi Nazari ne kan tayin mayar da tsarin ilimia matakin farko shekaru 12, inda masana da ...
A watan Yunin 2021 aka dawo da Kanu zuwa Najeriya kuma tun lokacin yake tsare tare da fuskantar shari'a a kan zargin ...
An yi bukin bude taron da ya tuna da mutanen da suka mutu da wadanda suka ji rauni a mumunnan harin da aka kai wa mutane da ...